Yankin Mulkin Mallaka na Arewacin Najeriya

See also: Arewacin Najeriya
Yankin Mulkin Mallaka na Arewacin Najeriya

Take God Save the King (en) Fassara

Wuri
Map
 9°48′N 6°09′E / 9.8°N 6.15°E / 9.8; 6.15

Babban birni Zungeru
Yawan mutane
Addini Musulunci
Labarin ƙasa
Bangare na Daular Biritaniya
Sun raba iyaka da
Bayanan tarihi
Mabiyi Royal Niger Company (en) Fassara
Ƙirƙira 1 ga Janairu, 1900
Rushewa 31 Disamba 1913
Ta biyo baya Mallakar Najeriya
Tsarin Siyasa
Tsarin gwamnati constitutional monarchy (en) Fassara
Ikonomi
Kuɗi pound sterling (en) Fassara

Arewacin Nigeria ( Hausa : Arewacin Najeriya ) ta kasance wani yanki na Biritaniya wanda ya wanzu daga shekarar 1900 har zuwa shekarar 1914 kuma ta mamaye yankin arewacin ƙasar da yanzu ake kira Najeriya.

Yankin yana da fadin 255,000 square miles (660,000 km2) kuma ya hada da masarautun Daular Sokoto da wasu sassa na tsohuwar daular Bornu, wadda,aka ci a shekarar 1902. Babban Kwamishina na farko na yankin shi ne Frederick Lugard, wanda ya kori cinikayyar bayi da hare-hare na ƙabilanci kuma ya kawo tsarin gudanarwa da aka kafa ta da hukumomin gargajiya na yankin.

An kuma kawo ƙarshen yankin na mulkin mallakan turawa a ranar 1 ga watan Janairun shekarar 1914, lokacin da aka hade yankin da Kudancin Najeriya da kuma Legas, ta zamo lardin Arewa na Mulkin Mallakan na Najeriya.


© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search